The latest news and topic in this categories.
A dai dai lokacinda yawan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta’addancin da aka kai a kan wani wuri a birnin Mosco ministan harkokin wajen kasar Iran Hussain Amir Abdullahiyan
A dai dai lokacinda yawan wadanda suka rasa rayukansu a harin ta’addancin da aka kai
Sashen 'Sahab' na hukumar gidajen radiyo da talabijin na kasar Iran ya cika shekara guda da fara aiki. A lokacin bukukuwan da aka gudanar a jiya Asabar, shugaban hukumar gidajen
Manya manyan Jami'an sojojin kasar Iran sun musanta zantuttukan da ke yawo da su dangane da hatsarin jirgin shugaban kasa Syyid Ibrahim ra'isi wanda ya yi sanadiyyar shahadarsa da wasu
Ma'aikatar tsaron kasar Rasha ta bada sanarwan cewa sojojin kasar sun kakkabo jiragen yakin na kasar Ukrain har guda 31 a dare guda. Tashar talabijin ta Almayadeen ta kasar Lebanon
Hukumar mahajjata ta Najeriya (NAHCON) ta sanar da farshin aikin Hajjin bana na naira miliyon 8.7 ga mahajja daga kudancin kasar sannan a bangaren mahajjata daga jihohin Borno da Adamawa
Jami’i a kungiyar ta Hamas Suhail al-Hindi ya mika godiyarsa ga jamhuriyar musulunci ta Iran saboda goyon bayan da take bai wa Falasdinawa a fuskoki mabanbanta. Har ila yau al-Hindi
Sakin Fursunonin Falasdinawan yana a karkashin musayar fursunonin da aka yi a tsakaninsu da yahudawan Sahayoniya,inda aka tsara cewa za a saki yahudawa 3 sai kuma Falasdinawa 90. Kungiyar Falasdinawa