The latest news and topic in this categories.
Bayan Lebanon da Gaza fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila zai fara kai hari kan kasashen Larabawa Jaridar Yedioth Ahronoth ta haramtacciyar kasar Isra'ila ta nakalto daga majiya mai tushe cewa:
Babban Sakatare Janar na Kungiyar gwagwarmaya ta Asaib Ahl al-Haq a Iraki, Sheikh Qais Khazali, ya bayyana cewa shahadar babban sakataren kungiyar Hizbullah, babban jigo Sayyed Hassan Nasrallah, "ba za
Firaministan kasar Iraki Muhammad Shi'a Al-Sudani ya ayyana zaman makoki na gama-gari a fadin kasar ta Iraki na tsawon kwanaki uku domin tunawa da shahadar babban sakataren kungiyar Hizbullah Sayyid
Jagoran Harkar Musulunci a Najeriya Sheikh Ibrahim Zakzaky ya jaddada cewa duk wani matsayi na
Miliyoyin Masu ziyara ne daga sassa daban-daban na duniya suka birnin Karbala na kasar Iraki
Gagarumin hadin kai da ake samu tsakanin kasashen Iran da Iraki a yayin juyayin ranar
Mambobin kungiyar mawaka da yabo na Muhammad Rasulullahi (s.a.w) na babban birnin Tehran sun halarci
Shugaban jami’ar Loristan a nan tsakiyar kasar Iran ya bayyana cewa taron 40 na Imam
Jakadan Iran a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana cewa: Dole ne tsagaita bude wutar Gaza ta zama mafita ta dindindin a rikicin Falasdinawa da yahudawan sahayoniyya Jakadan kasar Iran kuma
Sabon shugaban kasar Amurka ya bayyana yiwuwar kulla alakar jakadanci tsakanin Saudiyya da haramtacciyar kasar Isra'ila nan kusa kadan Sabon shugaban Amurka Donald Trump ya yi magana game da yiwuwar
Babban limamin Kiristocin birnin Qudus ya bayyana cewa: Dole ne kasashen duniya su dauki nauyin da ya rataya a wuyansu na wahalar da Falasdinawa a Gaza suke ciki Shugaban mabiya
Babban hafsan hafsoshin sojin Sudan ya yi tsokaci game da takunkumin da Amurka ta kakaba masa da cewa; Ba zai yi tasiri a kansu ba Kwamandan sojojin Sudan kuma shugaban
Wata marubuciya a jaridar “Haaretz” mai suna No’a Limona’ ta wallafa wata kasida dake cewa; gwamnatin Benjamin Netanyahu ta kasa cimma manufofin yakin,sannan kuma tana kai komo a wuri daya
Shugaba José Raúl Mulino Quintero ya ce mashigar ruwan mallakin kasarsa Panama ce, kuma za ta cigaba da zama a hakan tare da girmama hakkin kowadanne kasashe wajen cin moriyarta.