Iran Ta Yabawa Kasar Turkiyya Kan Dakatarda Harkokin Kasuwanci Da HKI
Ministan harkokin wajen kasar Iran Amir Hussain Abdullahiyan ya yabawa kasar Turkiya kan dakatar da huldar kasuwanci da HKI saboda
Yemen: Kungiyar Ansarullah Ta Gargadi HKI Dangane Da Kai Farmaki Kan Yankin Rafah Na Zirin gaza
Kungiyar Ansarullah ta kasar Yemen ta gargadi HKI kan duk wani harin da zata kaiwa Falasdinawa a garin rafah na
Babban Sakataren MDD Ya Ce Bai Kamata A Yi Barazana Ga Ma’aikatan Kotun Duniya Ta ICJ Ba
Kakakin babban sakataren MDD Stéphane Dujarric ya bayyana cewa bai kamata a yi barazana ga ma’aikatan kotun duniya ta ICJ
Gwamnatin Kasar Pakistan Ta Bayyana Cewa Amurka Bata Da Hakkin Umurni Ko Hanata Kyautata Dangantaka Da Iran
Ministan harkokin wajen kasar Pakistan ya bayyana cewa kasarsa ba zata bawa gwamnatin Amurka damar ta bada umurni ko ta
Iran Na Daga Cikin Kasashen Yan Kadan A Duniya Wadanda Suke Da Fasahar Jinyar Cututtukan Rashin Daukar Ciki A Wajen Mata
JMI tana daga cikin kasashe kadan a duniya wadanda suke da fasahar jinyar cutar rashin daukar ciki a wajen mata.
Hamas: farmakin Isra’ila kan Rafah ba zai ba ta nasara kan Falastinawa ba
Shugaban kungiyar Hamas, Osama Hamdan, ya gudanar da wani taron manema labarai, inda ya tabbatar da cewa, farmakin da sojojin