The latest news and topic in this categories.
Al'ummar Turkiyya sun gudanar da zanga-zangar nuna fushinsu a gaban karamin ofishin jakadancin Isra'ila da ke birnin Istanbul na kasar Rahotonni sun bayyana cewa: Turkawa sun gudanar da zanga-zanga a
Kasar Ireland ta yi kira da a kawo karshen kisan gillar da ake yi wa fararen hula da kananan yara a Gaza Ministan harkokin wajen kasar Ireland Michael Martin ya
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya karbi bakwancin takwaransa na kasar Oman a birnin Tehran fadar mulkin kasar ta Iran Ministan harkokin wajen Jamhuriyar Musulunci ta Iran Abbas Araqchi ya
Manyan jami'an diflomasiyyar Iran da na Hadaddiyar Daular Larabawa sun tattauna kan dangantakarsu da halin
A wani lokaci yau Litini ne Kwamitin Sulhu na Majalisar Dinkin Duniya zai yi taro
Tsohon shugaban Amurka Jimmy Carter ya mutu yana da shekaru 100 a duniya, wanda ya
Rahotanni daga Lebanon na cewa Isra’ila ta kai wasu jerin hare-hare a Lebanon wanda ya
Saudiyya ta bi sahun kasashen dake Allah wadai da kutsen da wasu yahudawa sukayi a
Kungiyar Taliban ta ce Amurka ta cire tallafin dala miliyan 10 ga duk wanda ya bayar da bayanai kan Sirajuddin Haqqani, mataimakin shugaban kungiyar kuma ministan harkokin cikin gida. A
Kamfanin dillancin labarun “al-Somariyya News” ya ambato jagoran ‘yan hamayyar siyasa na kasar Turkiya Uzgor Auzal yana fadin cewa: A daren jiya juma’a adadin wadanda su ka fito Zanga-zangar nuna
Jaridar HKI ta “Haaretz” ta buga wani labari da yake cewa, sojojin HKI suna shirin kai wa Gaza gagarumin hari ta kasa bisa cikakken goyon bayan Donald Trump na Amurka.
Kamfanin dillancin labarun “Anatoli” na Turkiya ya ambato cewa; Ministan harkokin cikin gida na Jamhuriyar Nijar Mohamed Toumba ne ya bayar da labarin cewa, mutane da dama sun kwanta dama
A bayan wata hira da tashar talabijin din, manzon musamman na Amurka a yankin gabas ta tsakiya Steve Witkoff ya rubuta a shafinsa na; X cewa; Sakon da Trump ya
A ci gaba da shimfida ikonsu da suke yi a cikin birnin Khartum, sojojin Sudan sun kwace iko da babban bankin kasar, kwana daya bayan da su ka kori dakarun