The latest news and topic in this categories.
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta ce dole ne sabuwar gwamnatin Amurka ta Donald Trump ta dauki darasi daga kura-kurai na Joe Biden, sannan ta yi aiki da gaske wajen
Kwamandan rundunar sojin saman Dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ya sanar da cewa: Akwai tarin makamai masu linzami a garuruwan Iran don haka makiya ba za su
Manistan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya bayyana dalilai 3 da suka sa aka yanke shawarar korarsa daga kan mukaminsa Yoav Gallant, wanda fira ministan gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin
Manistan yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ya bayyana dalilai 3 da suka sa aka yanke
Babban jami'i a kungiyar Hamas ya tsokaci kan korar ministan yakin Isra'ila Yoav Gallant daga
Wakiliyar Majalisar Dinkin Duniya a Falasdinu ta ce: A bar kiran abin da ke faruwa
Mutane 20 ne aka tabbatar da mutuwarsu a wani farmaki da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila
Yayin da "Isra'ila" ke ci gaba da kai hare-hare kan zirin Gaza da Lebanon, masu
Wani sabon kazamin harin sojojin Isra’ila ya yi sanadin shahadar mutum 40 cikin sa’o’I 24 da suka gabata ciki har da Salah al-Bardawil, dan majalisar Falasdinu kuma mamba a ofishin
Rahotanni daga Yemen na cewa sojojin Amurka sun kai hari a filin tashi da saukar jiragen sama na Hudayda a wani sabon hari kan kasar Yemen tun bayan da Washington
Ministan harkokin wajen kasar Iran, Abbas Araghchi, ya yi kakkausar suka kan zaluncin da gwamnatin Isra'ila ke yi kan al'ummar Falasdinu da ba su da kariya a yankin Zirin Gaza,
Iran, ta yi Allah wadai da harin ta’addancin da ya yi sanadin mutuwar gomman mutane a wani masallaci a kudu maso yammacin Jamhuriyar Nijar. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Esmaeil
Jagoran ‘yan adawar Isra’ila Yair Lapid ya yi kira da a gudanar da zanga-zangar gama-gari idan Firaministan kasar Benjamin Netanyahu ya ki bin hukuncin da kotun kolin kasar ta yanke
A Sudan bayan sake karbe fadar shugaban kasa da ke birnin Khartoum, sojojin kasar sun ci gaba da kai farmaki a babban birnin kasar a ranar Asabar, inda suka sake