The latest news and topic in this categories.
Mataimakiyar shugaban kasar Amurka Kamala Harris da tsohon shugaban kasar Donald Trump suna hankoron ganin sun samu nasara a jihohi 7 masu muhimmanci a zaben shugaban kasa. A muhimman jihohin
Babban kusa a kungiyar Hamas Osama Hamdan ya tabbatar da cewa tattaunawar baya-bayan nan tsakanin Hamas da Fatah a Masar dangane da gudanar da lamurran Gaza ta kasance mai inganci
Pars Today - Ministan harkokin wajen kasar Rasha, yayin da yake ishara da bukatar yin garambawul ga kwamitin sulhu na MDD, ya ce BRICS na goyon bayan karuwar wakilcin kasashen
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Iran ta sha gargadin 'yan sahayoniyya da
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Kasar Iran tana amfani da dukkan
'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun kai hare-hare kan birnin Haifa da tashar ruwansa da jiragen
Babban jami'in kungiyar Hamas ya jaddada cewa: Dole ne kasashen duniya su matsa kaimi wajen
Shugaban Majalisar Gudanar da Mulki a Sudan ya bayyana kwarin gwiwar kawo karshen yakin kasarsa
Sojojin mamayar Isra'ila suna ci gaba da rusa ababen more rayuwa a birnin Tul-karam da sansanoninsa na Falasdinu tare da kama Falasdinawa da tilasta wa jama'a yin gudun hijira Sojojin
Wani sanatan Amurka yana barazana ga shugaban kasar Tunisiya da neman rusa nasarar dimokuradiyyar kasar Sanatan Amurka Joe Wilson, dan majalisar wakilai daga shiyar kudancin jihar Carolina, ya kaddamar da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya ce Jamhuriyar Musulunci ta Iran za ta yi kokarin dakile duk wani makirce-makircen da makiya ke kitsawa. Shugaban na Iran ya bayyana hakan ne
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta jinkirta sakin sauren karin ‘yan Isra'ila da take garkuwa dasu "har sai an ga abinda hali ya yi", saboda keta dokar da Isra'ila ta
Iran, ta la’anci kalaman foraministan Isra’ila dake cewa a kasa kasar Falasdinu a cikin kasar Saudiyya. Ministan harkokin wajen kasar Abbas Araghchi ya yi kakkausar suka ga kalaman na Benjamin
Shugaban Amurka Donald Trump ya bayyana cewa shirin korar al'ummar Zirin Gaza zai hada da kwace 'yancinsu na komawa kasarsu. Trump ya fada a wata hira da tashar Fox News