The latest news and topic in this categories.
Bayanai daga Falasdinu na cewa fiye da mutane 1,800 ne sukayi shahada a yayin da wasu daruruwa suka bace tun bayan da Isra'ila ta kaddamar da wani sabon kisan kare
Jami'an tsaron kasar Iran sun sanar da mutuwar madugun kungiyar data dauki alhakin kai harin Taftan wanda a yayinsa ‘yan sanda kasar akalla goma sukayi shahada. Mai Magana da yawun
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Ba zai yiwu a iya bayyana cikakkun tsarin martani "Alkawarin Gaskiya" na 3 ba Mataimakin babban kwamandan dakarun kare
Dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran ta bayyana cewa: Ba zai yiwu a
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta watsa wani mummunan hari da ta kashe sojojin yahudawan
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa: Idan Donald Trump ya yi ƙoƙarin dakatar da yakin Ukraine,
Dan takaran shugabancin Amurka Donald Trump yana Shirin ganin ya yi nasara a kan Joe
Shugaban Majalisar Gudanar da Mulki a Sudan ya fitar da kudurin dakatar da ayyukan ministocinkasar
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen