The latest news and topic in this categories.
Shugaban mulkin sojin kasar Guinea Kanal Mamadi Doumbouya ya yi wa kansa karin girma zuwa mukamin cikakken Janar. Doumbouya, mai shekaru 43, ya kwace mulki ne da karfin soji a
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Nasara tana tare da gwagwarmayar al'umma Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya yi nuni da cewa:
Jaridar Ha'aratz ya bayyana wata sabuwar badakala da ta shafi fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila da ke da alaka da cin hanci da rashawa da kuma harin da aka kai
Jaridar Ha'aratz ya bayyana wata sabuwar badakala da ta shafi fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila
Shugabannin gwamnatin 'yan mamaya suna matsawa fira minista Benjamin Netanyahu lamba da ya amince tsagaita
Yawan Falasdinawa da suka yi shahada da jikkata sakamakon hare-haren wuce gona da irin 'yan
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Amnesty International ta zargi Dakarun kai daukin gaggawa da
Shugaban kwamitin kula da harkokin kasashen waje na Iran ya ce mai yiyuwa ne Jamhuriyar
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen