The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta dauki alhakin kai sabbin hare-hare da makami mai linzami kan birnin Haifa, na Isra'ila. Bayan amfani da jirage marasa matuka masu fashewa wajen kai
Zababbun mambobi goma na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da aka fi sani da E10, sun yi kira da a gaggauta tsagaita bude wuta a Lebanon. Wannan bayani ya
Gwamnatin Nicaragua ta sanar da katse huldar diflomasiyya da Isra'ila wacce ta kwashe shekara guda tana yakin kisan kare dangi kan al’ummar Falasdinu a zirin Gaza. Mataimakin shugaban kasar Nicaragua
Dakarun Hizbullah sun sanar da cewa sun dakile duk wani yunkurin ‘yan sahayoniya na yin
Shugaba Mas’ud Fizishkiyan wanda ya gana da takwaransa na Rasha a bayan fagen taron da
A jiya Juma’a ne aka sanar da gano gawar Manjo Janar Abbas Nilforushan a birnin
A jiya juma’a da dare, mayakan Hizbullah sun harba wasu jirage marasa matuki da su
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na