The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin Biden ta amince da sayar da makamai na biliyoyin daloli ga Saudiyya da Hadaddiyar Daular Larabawa, biyu daga cikin manyan kawayenta a yankin gabas ta tsakiya. Ma'aikatar Harkokin Wajen
Amurka ta kakaba wasu sabbin takunkumai kan harkokin man fetur da sinadarai na Iran a matsayin martani ga harin ramuwar gayya da Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta kai a baya-bayan
Kakakin majalisar dokokin kasar Iran Muhammad Baqer Qalibaf ya isa birnin Beirut domin isar da sakon Jagoran juyin juya halin Musulunci da jami'ai da al’ummar kasar Iran na goyan bayan
Kakakin majalisar dokokin kasar Iran Muhammad Baqer Qalibaf ya isa birnin Beirut domin isar da
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta dauki alhakin kai sabbin hare-hare da makami mai linzami
Zababbun mambobi goma na kwamitin sulhu na Majalisar Dinkin Duniya da aka fi sani da
Gwamnatin Nicaragua ta sanar da katse huldar diflomasiyya da Isra'ila wacce ta kwashe shekara guda
Kakakin sojan Yemen Janar Yahya Sari ya sanar da cewa; Sun kai hari akan jiragen
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game