The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya tattauna da takwaransa na Saudiyya Yarima Faisal bin Farhan a Riyadh. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Esmail Baghaei ya bayyana a cikin
Pars Today- Malaman Sunna na Iran a wani mataki na hadin kai, sun aike da wasika zuwa ga Jagoran juyin juya halin Musulunci domin nuna godiya ga wannan aiki na
Kafofin yada labaran Isra'ila sun bayar da rahoton a wannan Alhamis cewa, sojojin mamaya na Isra'ila sun sanar da mutuwar wani soja guda tare da jikkatar wani a cikin sa'o'i
Rahotanni daga yankin zirin Gaza sun tabbatar da cewa, Isra'ila ta kashe aƙalla mutum 16
Mai ba da shawara ga kwamandan kare juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada
Jaridar 'The Telegraph' ta kasar Birtaniya ta bayyana cewa: Iran ta tabbatar da karfin ikonta
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da yarima mai jiran gado na kasar Saudiyya
Kungiyar kare hakkin dan Adam ta Euro-Mediterranean ta buƙaci gaggata shiga tsakani don hana kisan
Ana ci gaba da yin Allah wadai da tofin Allah tsine kan farmakin da Isra’ila ta kaddamar kan yankin Jenin a yammacin gabar kogin Jordan da ta mamaye. Ma'aikatar harkokin
Kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon ta bukaci sojojin Isra'ila da su kammala janyewarsu daga kudancin kasar kamar yadda yarjejeniyar tsagaita bude wuta da bangarorin biyu suka cimma, ta tanada. A
Shugaban kasar Iran ya jajantawa takwaransa na Turkiyya kan wadanda tashin gobarar ta shafa a kasarsa Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya aike da sakon ta'aziyya ga takwaransa na kasar
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyanam cewa: Iran tana ci gaba da mutunta yarjejeniyar hana samar da makaman kare dangi kuma lamarin a fili yake ga kowa da kowa Ministan
Daraktan yada labarai na gwamnatin Falasdinu a Gaza ya bayyana alkaluma masu ban tsoro game da ta'addancin 'yan Sahayoniyya a Gaza Daraktan ofishin yada labarai na gwamnatin Falasdinu a Zirin
Kungiyar gwagwramayar Falasdinawa ta yi Allah wadai da Sanya sunan kungiyar Ansarullahi ta Yemen da Amurka ta yi cikin jerin kungiyoyin ta'addanci Kungiyar Mujahidan Falasdinawan ta yi kakkausar suka kan