The latest news and topic in this categories.
Yahudawa masu zanga-zanga sun tare hanyar zuwa ofishin Netanyahu domin neman kulla yarjejeniyar musayar fursunoni da Falasdinawa Rahotonni sun bayyana cewa: Daruruwan yahudawan sahayoniyya masu zanga-zanga sun tare hanyar zuwa
Zaman taron tunawa da harin guguwar Al-Aqsa, babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya ce; Yakin Gaza yana rusa rayuwar Falasdinawa Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya bayyana cewa:
Sudan ta musanta batun cewa ta mayar da babban birnin kasar na wucin gadi daga Port Sudan zuwa Atbara Kakakin gwamnatin Sudan, Graham Abdul-Qadir, ya musanta labarin mayar da babban
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah Sheikh Naim Qassem ya tabbatar da cewa, duk da asarori
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran, Esmail Baghaei ya ce shekara guda a jere Haramtacciyar
Ma'aikatar harkokin wajen Syria ta yi kakkausar suka dangane da harin da Haramtacciyar Kasar Isra’ila
Hukumar Kula da Aikin Hajji ta Kasa (NAHCON), ta sanar da cewa Gwamnatin Tarayya ba
Sharhin bayan labaran namu zai yi magana ne kan sanarwar da 'yan gwagwarmayar Falasdinawa suka
Babban kusa a kungiyar Hamas Khaled Meshaal ya jaddada tsayin daka na gwagwarmayar gwagwarmayar Palasdinawa a gwagwarmayar da suke yi da gwamnatin sahyoniyawa har zuwa lokacin da kasar Falasdinu ta
Ma'aikatar Lafiya a yankin zirin Gaza ta sanar da cewa adadin mutanen da harin Isra'ila ta kashe a Beit Lahia da ke arewacin Gaza ya kai 87, Sanarwar ma'aikatar ta
Rasha ta sanar da cewa shugabannin kasashe sama da ashirin za su hadu a Kazan na kasar a mako mai zuwa don taron koli na kungiyar BRICS, wadda ƙawance ne
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ismail Baghaei ya yi kakkausar suka kan ci gaba da aikata munanan laifukan yaki da Isra'ila ke ci gaba da aikatawa a kan al'ummar
A wani sabon kisan kiyashi da jiragen yakin HKI suka kai zirin Gaza sun kashe mutane akalla 80 a garin Beit Lahiya. Kamfanin dillancin IP na kasar Iran ya nakalto
Gwamnatin Amurka da kuma ta yahudawan Sahyoniya su na bincike don gano yadda wasu daga cikin shirye shiryensu na sirri, dangane da hare haren da HKI ta shirya kaiwa Iran