The latest news and topic in this categories.
Sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wani sabon hari kan yankin kudancin birnin Beirut na kasar Lebanon Sojojin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai farmaki kan wasu yankunan kudancin birnin
Shugaban kasar Aljeriya ya nisanta yiwuwar gudanar da ziyarar aiki zuwa kasar Faransa saboda sabanin ra'ayoyi da ke tsakaninsu Shugaban kasar Aljeriya Abdulmadjid Tebboune zai yi watsi da yiwuwar kai
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya ce harin makami mai linzami da kasar ta kai kan Haramtacciyar Kasar Isra’ila a baya-bayan nan da nufin dakatar da laifukan gwamnatin yahudawan ne kan
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya ce harin makami mai linzami da kasar ta kai kan
Babban kusa kuma mamba a ofishin siyasa na kungiyar Hamas Khalil Al-Hayya, ya gabatar da
Pars Today – Jakadan Iran a Labanon ya bayyana ziyarar da ministan harkokin wajen Iran
Babban sakataren kungiyar Jihadul Islami ta Falasdinu, Ziyad al-Nakhalah, ya bayyana a cikin jawabinsa na
An rufe rumfunan zabe a Tunisia bayan kammala gudanar da zaben shugaban kasa a daren
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan