The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce Tehran za ta ci gaba da bayar da cikakken goyon baya ga kasar Siriya da kuma fafutukar tsayin daka don tinkarar mamayar
Hezbollah na ci gaba da gwabzawa da dakarun Isra’ila da ke yunkurin kutsawa kauyukan kudancin Lebanon da ke kan iyaka da Falasdinu da ta mamaye. Hizbullah ta ci gaba da
Firaministan Haramtacciyar Kasar Isra’ila Benjamin Netanyahu ya caccaki shugaban kasar Faransa Emmanuel Macron kan kiran da ya yi na kawo karshen bai wa haramtacciyar kasar Yahudu makamai, a daidai lokacin
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya bayyana cewa: Gwagwarmaya ta mayar gwamnatin 'yan
Saƙon martani mai zafi zuwa ga waɗanda suke tunanin cewa harin da Iran ta kai
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya jaddada cewa: Martanin Iran ga duk wani harin 'yan
Bayan Lebanon da Gaza fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila zai fara kai hari kan kasashen
Kira daga Tsibirin Tuti na Sudan na nema dage wa al'ummar yankin matsalar killacewa da
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah