The latest news and topic in this categories.
Iran ta bakin Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar ta yi Allah wadai da kakkausar murya kan hare-haren da Isra'ila ta kai kan tashar samar da wutar lantarki da rijiyoyin mai
Jakadan Jamhuriyar Nijar a Iran, Seydou Zataou Ali, ya mika takardar kama aikinsa ga shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian a wannan Litini 30 ga watan Satumba 2024. A al'adar diflomasiyya,
Ƙungiyar gwagwarmaya Falasdinawa ta Hamas, ta ce an kashe shugabanta na Lebanon Fateh Sherif Abu el-Amin tare da iyalansa a wani hari da Isra'ila ta kai a kudancin kasar. Bayanai
Rahotanni daga kasar Yemen sun ce an harbo jirgin saman maras matuki na Amurka samfurin
A jiya Lahadi dakarun na kungiyar Hizbullah sun sanar da kai hare-hare sau 11 akan
Shugaba Basshar Asad na kasar Syria wanda ya fitar da sakon ta’aziyyar shahadar Sayyid Hassan
Majalisar Shawara ta Kasar Yemen ta yi Allawadai da keta hurumin kasar da HKI ta
Shugaban kasar ta Jamhuriyar musulunci ta Iran Mas’ud Fizishkiyan wanda ya gabatar da ta’aziyyar shahadar
A wani faifan bidiyo da dakarun kungiyar Hizbullah su ka fitar a jiya Litinin,sun nuna jirage marasa matuki da suke da su,da kuma wasu makamai, sannan su ka karkare da
Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana Fira Ministan HKI da cewa, wani Dodo ne masha-jini wanda kasashen turai da Amurka su ka samar da shi, tare da cewa; Abinda
Ba wannan ne karon farko wanda mutanen Najeriya suka fuskantar duhu a duk fadin kasar saboda lalacewar tsarin bada wutan lantarki da samar da shi ba. Jaridar Premium times ta
A sakamakon bincike na farko wanda sojojin HKI suka fitar bayan hare hare mafi muni wadanda kungiyar hizbullah ta kaiwa barikin sojoji na Binyamina da ke kudancin birnin Haifa na
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun tarwatsa gungun sojojin HKI tare da tankunan yaki samfurin mirkava a lokacinda suka shiga wasu yankuna a cikin kudancin kasar Lebanon. Tashar talabijin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa samuwar sojojin kasashen waje a kasashen yankin baya taimakawa kasashen. Shugaban ya kara da cewa Iran tana son ganin ko wace kasa