The latest news and topic in this categories.
Bankin Duniya ya amince da bayar da rancen kudade fiye da dala biliyan daya da rabi ga gwamnatin Najeriya. A wata sanarwa da ya fitar a wannan Litinin Bankin Duniya
Leadership-Ministan Harkokin Waje, Ambasada Yusuf Tuggar, ya bayyana cewa, kasar Sin a shirye take ta kara bai wa Nijeriya rancen wasu kudade da kuma zuba jari a fannin samar da
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hezbollah, Naïm Qassem, ya yi bayani na farko tun bayan shahadar shugaban kungiyar Hassan Nasrallah, a ranar Juma'a a wani harin da Isra'ila ta kai a
Jakadan Jamhuriyar Nijar a Iran, Seydou Zataou Ali, ya mika takardar kama aikinsa ga shugaban
Ƙungiyar gwagwarmaya Falasdinawa ta Hamas, ta ce an kashe shugabanta na Lebanon Fateh Sherif Abu
Firaministan kasar Labanon Najib Mikati ya yi kira da a tsagaita bude wuta da Isra'ila,
A ranar Jumma'an da ta gabata ce jiragen yakin HKI suka kai hare-hare mafi muni
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka barkammu da sake saduwa a cikin shirimmu na
'Yan gwagwarmayar Falasdinawa sun tarwatsa tankokin yakin 'yan mamaya guda biyu a wani harin kwantan bauna da suka kai musu 'Yan gwagwarmayar Falasdinawa suna ci gaba da gudanar da ayyuka
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ya bayyana cewa: Hizbullahi ta farfado daga juyayinta kuma ta amince da sabon daidaito da ya faru Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Harin da sojojin haramtacciyar kasar Isra'ila suka kai kan rundunar tsaron Majalisar Dinkin Duniya ta UNIFIL a matsayin laifin yaki Majiyar Majalisar Dinkin Duniya
Rahotannin da suke fitowa daga Falasdinu sun ambaci cewa, HKI ta kashe Falasdinawa da su ka hada kananan yara da mata 23,a kudanci da tsakiyar Gaza. Kamfanin dillancin Labarun “Anatoly”
Kafafen watsa laabrun HKI sun bayar da labarin cewa daya daga cikin jami’ansu ya halaka sanadiyar bude masa wuta da aka yi a yankin Usdud dake kudancin Falasdinu. Rahotannin sun
Da misalin karfe 8: 30 na safiyar yau a nan birnin Tehran aka fara bankwana da shahid manjo janar Abbas Nilofurushan wanda ya yi shahada tare da Sayyid Hassan Nasrallah