The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Al'ummar Falastinu da Gaza suna gwagwarmaya ne saboda Allah Madaukaki Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa: Falasdinawa suna rayuwa cikin jahannama don haka kada duniya ta wofantar da lamarinsu Babban Sakataren Majalisar Dinkin Duniya António Guterres ya kwatanta
Kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ta bayyana cewa: Kungiyar Hizbullah ce za ta yi nasara tare da dakile shirin makiya yahudawan sahayoniyya Babban kwamandan dakarun kare
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Al'ummar Falastinu da Gaza suna
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya jaddada cewa: Falasdinawa suna rayuwa cikin jahannama don haka
Kwamandan dakarun kare juyin juya halin Musulunci na Iran ta bayyana cewa: Kungiyar Hizbullah ce
Wakilan kasashe da dama na duniya ciki har da Iran, sun fice daga cikin babban
Sojojin Yemen sun sanar da kai hare-hare kan jiragen ruwan Amurka guda uku a cikin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da