The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Hezbollah ta ce ta kai hari kan garin Safed da ke arewacin Isra'ila a matsayin martani ga hare-haren da Isra'ila ke kaiwa. "Don kare Lebanon da al'ummarta" da kuma
Shugaban kungiyar Ansarullah Abdul-Malik al-Houthi ya ce kungiyar gwagwarmayar Yeman ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen tallafa wa Labanon da Hizbullah kan yiwuwar mamaye kasar daga makiya
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun kaddamar da bincike kan wani wani dan jarida na tashar talabijin ta France24, mai suna Wassim Nasr, kan zargin goyan bayan ta'addanci". Masu
Kungiyar Hezbollah ta ce ta kai hari kan garin Safed da ke arewacin Isra'ila a
Shugaban kungiyar Ansarullah Abdul-Malik al-Houthi ya ce kungiyar gwagwarmayar Yeman ba za ta yi kasa
Kasashen Mali, Burkina Faso da Nijar sun kaddamar da bincike kan wani wani dan jarida
Iran ta ce ikirarin da Amurka ke yi na zama barazana ga manyan jami'an Amurka
Rahotanni daga Sudan na cewa sojoji sun kai hare-hare ta sama da manyan bindigogi a
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa
Hamas ta ce Arewacin yankin Gaza na fuskantar manyan laifuffukan da suka kai na kisan kiyashi, da suka hada da kisa a fili, kashe fararen hula da gangan, kame, da
Kakakin majalisar dokokin Iran ya bukaci kasashen musulmi da su hada gwiwa domin daukar matakan kakaba wa Haramtacciyar Kasar Isra’ila takunkumin tattalin arziki da kuma katse muhimman hanyoyin rayuwa ga
Kwamishinan kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, ya yi kira da a gaggauta gudanar da bincike kan wani harin da Isra’ila ta kai kusa da wani
Wasu daga cikin hotunan da jami'an leken asiri na sojin Isra'ila suka amince a buga a wannan Talata, game da harin da Hizbullah ta kai a kan gidan Benjamin Netanyahu,
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne