The latest news and topic in this categories.
Somaliya ta zargi makwabciyarta Habasha da samar da makamai ga yankinta na Puntland dake arewa maso gabashin kasar, wanda a bana ya bayyana cewa zai shelanta zama kasa mai cin
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya ce cin zarafin da gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ke yi, na da matukar hadari ga zaman lafiya da tsaro a yankin da
Iran ta gabatar da makamai masu linzami da ta kera, inda ta nuna su a farkon makon tsaron kasa, inda kuma aka yi bikin kaddamar da wani sabon jirgin yaki
Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran ya jaddada cewa: Karfin al'ummar musulmi ya isa
Sojojin Iran sun gudanar da wani gagarumin fareti tare da nuna sabbin makamai masu linzami
Shugaban kasar Turkiyya ya fitar da wata sabuwar sanarwa game da muradin sa na ganawa
Kungiyar Hizbullah ta yi luguden wuta kan arewacin haramtacciyar kasar Isra'ila a matsayin mayar da
A daidai lokacin da ake ci gaba da gwabza kazamin fada a birnin El Fasher
Hare-haren da jiragen yakin Amurka suka kaiwa lardin Hudaida ya karu zuwa 74. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto majiyar gwamnmatin kasar ta Yemen na fadar haka
Kasar Chaina ta musanta zargin shugaban kasar Ukraine ga kasar, dangane da tallafawa kasar Rasha da makamai. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto kakakin ma'aikatar wajen kasar
Gwamnatin kasar Amurka ta bada sanarwan cewa zata rufe wasu daga cikin ofisoshin jakadancinta har kimani 30 a kasashen duniya, amma mafi yawansu a kasashen Afirka. Shafin yanar gizo na
Jagoran juyin juya halin Musulunci ya bayyana cewa: Makiya suna adawa da fadada dangantakar Iran da Saudiyya Jagoran juyin juya halin Musulunci na Iran Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya gana
Shugaban kasar Iran ya bayyana cewa: Iran da Saudiyya za su iya magance yawancin matsalolin yankin Gabas ta tsakiya Shugaban kasar Iran Mas'ud Pezeshkian ya jaddada cewa: Iran da Saudiyya
Ministan harkokin wajen kasar Iran ya bayyana cewa: Za a gudanar da zagaye na biyu na tattaunawar ba na kai tsaye ba da Amurka a birnin Roma a ranar Asabar