The latest news and topic in this categories.
Kungiyar Tarayyar Turai ta nuna matukar damuwa game da karuwar rikicin da ke tsakanin Isra'ila da kungiyar Hizbullah ta kasar Labanon, kuma tana kira da a tsagaita bude wuta cikin
Kungiyar Hizbullah ta harba manyan makaman roka daga Kudancin Lebanon zuwa yankunan da ke arewacin Falastinu da Isra’ila ta mamaye, wanda ke zama daya daga cikin hare-haren rokoki mafi muni
Sayyed Abdul-Malik al-Houthi jagoran kungiyar Ansar Allah a kasar Yemen ya bayyana cewa, kasar ta samu gagarumin ci gaba ta fuskar karfin soji a cikin shekarun baya-bayan nan. Sayyid Al-Houthi
Sayyed Abdul-Malik al-Houthi jagoran kungiyar Ansar Allah a kasar Yemen ya bayyana cewa, kasar ta
Somaliya ta zargi makwabciyarta Habasha da samar da makamai ga yankinta na Puntland dake arewa
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya ce cin zarafin da gwamnatin haramtacciyar kasar
Iran ta gabatar da makamai masu linzami da ta kera, inda ta nuna su a
Kungiyar Hizbullah ta harba manyan makaman roka daga Kudancin Lebanon zuwa yankunan da ke arewacin
Iran ta yi tir da Allah wadai da kakkausan lafazi da harin Amurka na baya baya nan kan tashar mai ta kasar Yemen, wanda ya yi sanadin mutuwar gomman mutane
Sakatare-janar na kungiyar Hizbullah Sheikh Naim Qassem ya yi Allah wadai da kalaman da kiraye kirayen da ake na "kwance damarar" kungiyar Hizbullah, yana mai kiransa da cewa wani yunkuri
Kasashen Nijar da Najeriya sun sha alwashin inganta dangantaka a tsakaninsu domin cin moriyar juna a matsayinsu na makobta. Wannan bayyanin ya fito bayan tattaunawa data wakana tsakanin ministocin harkokin
Amurka ta sanar cewa ta rage yawan sojojinta a kasar Syria da rabi, tana mai cewa ta yi nasarar yaki da kungiyar IS, duk da cewa kungiyoyin masu da’awar jihadi
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya bayyana cewa Iran zata halarci zaman tattaunawa da kasar Amurka kan shirin kasar na makamashin Nukliya tare da fatan bangaren Amurla ma
Sojojin kasar Yemen sun bada sanarwan cilla makamai masu linzami kan birnin Telaviv da kuma kan jirgin yakin Amurka saboda tallafawa falasdinawa a Gaza, da kuma maida martani kan hare-haren