The latest news and topic in this categories.
Kamfanin NNPCL mai kula da al-amuran makamashi a tarayyar Najeriya ta bada sanarwan cewa mai yuwa farashin man fetur a gidajen manta a duk fadin kasar su wuce naira 1000
Kungiyar Hamas wacce take fafatawa da sojojin HKI a Gaza kimani shekara guda da ta gabata, ta bayyana cewa gwamnatin HKI tana amfani da yan gudun hijira daga kasashen Afirka
Kasar Iran ta zama cibiyar hadin kan kasashen musulmi, saboda taron maulidi ko makon hadin kai karo na 38 da ta shirya a bana a nan birnin Tehran. Kamfanin dillancin
Yau Litini 16 ga watan Satumba, shekara guda cif da kafa kawancen kasashen AES, da
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya ce Tehran za ta fara tuntubar kasashen Turai
Hukumar binciken manyan laifuka ta Amurka (FBI) ta ce tana gudanar da bincike kan harin
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta tabbatar da cewa ta na son gudanar da mulkin
A wani faifan bidiyo da dakarun kungiyar Hizbullah su ka fitar a jiya Litinin,sun nuna jirage marasa matuki da suke da su,da kuma wasu makamai, sannan su ka karkare da
Shugaban kasar Venezuela Nicolas Maduro ya bayyana Fira Ministan HKI da cewa, wani Dodo ne masha-jini wanda kasashen turai da Amurka su ka samar da shi, tare da cewa; Abinda
Ba wannan ne karon farko wanda mutanen Najeriya suka fuskantar duhu a duk fadin kasar saboda lalacewar tsarin bada wutan lantarki da samar da shi ba. Jaridar Premium times ta
A sakamakon bincike na farko wanda sojojin HKI suka fitar bayan hare hare mafi muni wadanda kungiyar hizbullah ta kaiwa barikin sojoji na Binyamina da ke kudancin birnin Haifa na
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun tarwatsa gungun sojojin HKI tare da tankunan yaki samfurin mirkava a lokacinda suka shiga wasu yankuna a cikin kudancin kasar Lebanon. Tashar talabijin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana cewa samuwar sojojin kasashen waje a kasashen yankin baya taimakawa kasashen. Shugaban ya kara da cewa Iran tana son ganin ko wace kasa