The latest news and topic in this categories.
Shugaban kungiyar Ansar Allah ta kasar Yemen, Sayyed Abdul-Malik al-Houthi, ya tabbatar da cewa, farmakin da dakarun kasar Yemen na yau wanda aka kai da wani makami mai linzami na
Matatar dangote ta sanar da cewa manyan motocin dakon kaya na farko an saita su da man fetur na Premium Motor Spirit a wurin. Kamfanin Dangote ya bayyana hakan ne
Rundunar sojin Isra'ila ta yi ikirarin cewa makami mai linzami da aka harba daga kasar Yemen ya fada a tsakiyar kasar a yankunan da aka mamaye, inda akalla mutum tara
Rundunar sojin Isra'ila ta yi ikirarin cewa makami mai linzami da aka harba daga kasar
Iran, ta yi allawadai da da kisan kiyashin da Isra’ila ke ci gaba da aikatawa
A Isra'ila dubban 'yan kasar ne suka gudanar da zanga-zanga a birnin Tel Aviv, suna
A Venezuela ana tsare da wasu 'yan Amurka uku da wasu 'yan Spain biyu kan
Mataimakin shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon, wacce take fafatwa da sojojin HKI a kan
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu