The latest news and topic in this categories.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta kirayi wakilan kasashen Birtaniya, Faransa, Jamus, da Netherlands don nuna rashin amincewarta da "kalamai marasa tushe daga wadannan kasashen na zarginta da tura makamai masu
Shugaban Kasar Guinea Bissau Umaro Cissoko Embalo ya sanar da cewa ba zai nemi takara domin yin tazarce ba a zaben da za a yi a kasar a cikin watan
Shugaba Vladimir Putin ya ce kasashen Yamma sun amincewa Kiev ta yi amfani da makamai masu cin dogon zango domin kai hari a kan Rasha, na nufin NATO za ta
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta kirayi wakilan kasashen Birtaniya, Faransa, Jamus, da Netherlands don nuna
Shugaban Kasar Guinea Bissau Umaro Cissoko Embalo ya sanar da cewa ba zai nemi takara
Shugaba Vladimir Putin ya ce kasashen Yamma sun amincewa Kiev ta yi amfani da makamai
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi, ya jaddada mahimmanci na musamman da kasar Saudiyya
A ranar farko ta ziyarar tasa, shugaban na Iran ya tattauna da takwaransa na Iraki
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da