The latest news and topic in this categories.
Sojojin ruwa na kasar Yemen sun yi luguden wuta kan wani jirgin ruwan daukar kaya mai suna GROTON a cikin Tekun Aden bayan da kamfanin jirgin ya sabawa dokar kasar
Dakarun IRGC na kasar Iran sun kama wani jigo a cikin mayakan kungiyar yan ta’adda ta Jashulm-Adal wanda yake da cibiya a cikin kasar Pakistan. Tashar talabijin ta Presstv a
Hukumar lafiya ta duniya (WHO) ta bada sanarwan cewa daga yau lahadi ce ake saran ma’aikatar hukumar zata fara yiwa yara yan kasa da shekaru 5 riga kafin cutar shan
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi jawabi ga al'ummar kasar a jawabinsa na farko
Firaministan Senegal, ya yi kira ga kasashen musulmi da su kaurace wa gwamnatin Isra'ila tare
Iran ta bakin Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Nasser Kanani ta jaddada cewa "mafarkin ‘yan
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na