The latest news and topic in this categories.
Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Aragchi yace ma’aikatarsa tana bada cikekken hadin kai ga sojojin kasar don ganin kasar ta maida martani kan kissan da HKI ta yiwa
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya bukaci hadin kan musulmi a duniya don fuskantar HKI da kuma kasashen yamma. Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto shugaban yana
Shugaban kasar Tunisiya ya yi kira da a sanya ido sosai kan duk wani yunkuri na neman rura wutar fitina kafin zabe a kasar Shugaban kasar Tunisiya Qais Sa'id ya
Shugaban kasar Tunisiya ya yi kira da a sanya ido sosai kan duk wani yunkuri
Al'ummar Yemen sun gudanar da gagarumar zanga-zangar yin Allah wadai da gazawar Larabawa dangane da
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun kashe tare da raunata sojojin mamayar yahudawan sahayoniyya a lokacin da
Ministan harkokin wajen Iran ya bayyana cewa: Ma'aikatarsa a karkashin sabuwar gwamnatin Iran za ta
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta tabbatar wa kasashen Turai hakkinta na mayar da martani kan
Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan ya bayyana cewa; Dukkanin batutuwan da Musulunci da kuma al’kur’ani maigirma suke bijiro da su, sun ginu ne akan ginshikin gaskiya da kuma adalci. Shugaban
Dan Mahadi Karubi, wanda yana ya jagoranci boren 2009 bayan zaben shugaban kasa, ya bayyana cewa an daukewa mahaifin nashi daurin talalar da aka yi masa bisa umarnin ma’aikatar sharia.
Rahotanni Daga Gaza sun ce adadin Falasdinawan da su ka yi shahada da safiyar yau sun haura 200 Wata sanarwar da ma’aikatar kiwon lafiya a Gaza ta fitar a yau
Iran ta ce za ta fifita diflomatisyya ta tsakaninta da kasashe makobtanta na yankin. Ministan harkokin wajen kasar ne Abbas Araghchi ya jaddada aniyar kasar kan harkokin diflomasiyya a yankin,
Al'ummar kasar Yemen sun gudanar da wani gagarumin ganganmi a fadin kasar, inda suka lashi takobin tinkarar ta'addancin Amurka ta hanyar kara karfin soji, da hada karfi da karfe, da
Babban sakantaren MDD António Guterres, ya yi kira ga mabambantan bangarori masu ruwa da tsaki a Yemen da su yi iyakacin kokarin yin hakuri da juna, su kuma dakatar da