The latest news and topic in this categories.
Mai gabatar da kara a kotun kasa da kasa ta ICC Karim Khan ya bukaci alkalai wadanda abin ya shafa a kotun, sun gaggauta fitar da sammacin kama shuwagabannin HKI
Gwamnatin jihar Adamawa a tarayyar Najeriya ta bada sanarwan fara aiwatar da sabon tsarin albashi na naira 70,000 a matsayin mafi karancin albashi, wanda shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya
A zanga-zangar da mutanen kasar Indosaniya suke gudanarwa a karshen ko wani mako, don nuna goyon bayansu ga al-ummar falasdinu a Gaza, sun kuma haramta sayan duk kayakin da aka
Mai gabatar da kara a kotun kasa da kasa ta ICC Karim Khan ya bukaci
Gwamnatin jihar Adamawa a tarayyar Najeriya ta bada sanarwan fara aiwatar da sabon tsarin albashi
A zanga-zangar da mutanen kasar Indosaniya suke gudanarwa a karshen ko wani mako, don nuna
Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Aragchi yace ma’aikatarsa tana bada cikekken hadin kai
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya bukaci hadin kan musulmi a duniya don fuskantar HKI
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na