The latest news and topic in this categories.

Mai Gabatar Da Kara Na Kotun ICC Ya Bukaci A Fidda Sammacin Kama Shuwagabanin HKI
24 Aug

Mai Gabatar Da Kara Na Kotun ICC Ya Bukaci A Fidda Sammacin Kama Shuwagabanin HKI

Mai gabatar da kara a kotun kasa da kasa ta ICC Karim Khan ya bukaci

Najeriya: Gwamnatin Jihar Adamawa Ta Fara Aiwatar Da Albashi Mafi Karanci Na Naira 70,000 Wanda Shugaban Kasa Ya Amince Da Shi
24 Aug

Najeriya: Gwamnatin Jihar Adamawa Ta Fara Aiwatar Da Albashi Mafi Karanci Na Naira 70,000 Wanda Shugaban Kasa Ya Amince Da Shi

Gwamnatin jihar Adamawa a tarayyar Najeriya ta bada sanarwan fara aiwatar da sabon tsarin albashi

Matakan Da Mutanen Kasar Indonasiya Suka Dauka Na Haramta Sayan Kayakin Da Aka Yi  A HKI Ya Yi Tasiri A Kasar
24 Aug

Matakan Da Mutanen Kasar Indonasiya Suka Dauka Na Haramta Sayan Kayakin Da Aka Yi  A HKI Ya Yi Tasiri A Kasar

A zanga-zangar da mutanen kasar Indosaniya suke gudanarwa a karshen ko wani mako, don nuna

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Ce Ma’aikatarsa Na Hada Kai Da Sojojin Kasar Don Maida Martani Kan Kissan Haniya A Cikin Kasar
24 Aug

Ministan Harkokin Wajen Iran Ya Ce Ma’aikatarsa Na Hada Kai Da Sojojin Kasar Don Maida Martani Kan Kissan Haniya A Cikin Kasar

Ministan harkokin wajen kasar Iran Sayyid Abbas Aragchi yace ma’aikatarsa tana bada cikekken hadin kai

Shugaban Kasar Iran Ya Bukaci Hadin Kan Musulmi Don Fuskantar HKI Da Kasashen Yamma
24 Aug

Shugaban Kasar Iran Ya Bukaci Hadin Kan Musulmi Don Fuskantar HKI Da Kasashen Yamma

Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya bukaci hadin kan musulmi a duniya don fuskantar HKI