The latest news and topic in this categories.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Nasser Kanaani ya ce tattaunawar tsagaita bude wuta a zirin Gaza ba ta da alaka da ‘yancin da Iran take da shi na mayar da
Ministan harkokin wajen Somalia Ahmed Moalim Faki Ahmed, ya soki kalaman jakadan Burtaniya a kasar, Mike Nithavrianakis, inda ya yi ishara da ballewar yankin "Somaliland." Tare da bayyana hakan a
Daya daga cikin fitattun jagororin Falastinawa ‘yan gwagwarmaya Usama Hamdan ya bayyana cewa, Benjamin Netanyahu ba a shirye yake ya amince da duk wata yarjejeniyar dakatar da bude wuta ba.
Kakakin ma'aikatar harkokin wajen Iran Nasser Kanaani ya ce tattaunawar tsagaita bude wuta a zirin
Ministan harkokin wajen Somalia Ahmed Moalim Faki Ahmed, ya soki kalaman jakadan Burtaniya a kasar,
Daya daga cikin fitattun jagororin Falastinawa ‘yan gwagwarmaya Usama Hamdan ya bayyana cewa, Benjamin Netanyahu
Kungiyoyin gwagwarmayar Falasdinawa na Hamas da Islamic Jihad da ke Gaza sun dauki alhakin harin
A ranar jin kai ta duniya, Majalisar Dinkin Duniya ta yi gargadin karuwar tashe-tashen hankula
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Aragchi ya isa birnin Amman da kasarJordan a safiyar yau Laraba, a ci gaba da rangadin da yake a kasashen yankin Asiya ta kudu
Kungiyar kare hakkin bi'adama Ta 'The Euro-Med Human Rights Monitor' ta bada sanarwan cewa gwamnatin HKI tana amfani da dakiyoyi a cikin mutum-mutumi ko (Bobby-Trapped) don kara kisan Falasdinawa a
A taron Jami'an gwamnatocin kungiyar 'Shanghai Cooperation Organization (SCO)' da ke gudana a birnin Islamabad na kasar Pakistan, kasar Iran ta bukaci kasashen kungiyar su fito fili su yi tir
Mabiya addinin kirista a nan Iran suna rayuwa tare da sauran Mabiya addinai daban daban. Pasto Ninus Mukaddas niyo na cocin Angika a nan Iran ya bayyana cewa kiristoci a
Labaran da suke fitowa daga tarayyar Najeriya sun bayyana cewa mutane akalla 94 suna kone kurmus sanadiyyar tashin gobare a wata tankar dakon man fetur a garin Majai na karamar
Mataimakin babban sakataren kungiyar Hizbullah ya yi gargadin cewa mamayar da gwamnatin Isra'ila ke yi wa Falasdinu barazana ce ba ga Falasdinu kadai ba, har ma ga daukacin yankin da