The latest news and topic in this categories.
An fara tattaunawar birnin Geneva na kasar Switzerland kan Sudan ba tare da halartar gwamnatin kasar ba Amurka ta yi kira ga sojojin Sudan da su shiga tattaunawa da nufin
Wata kotu a Birtaniya ta yanke wa wata mata hukuncin dauri a gidan yari da ta yi kira da a tarwatsa wani Masallaci a kasar Kotu ta kasar Birtaniya ta
Yarima mai jiran gado na Saudiyya Mohammad Bin Salman ya bayyana wa wakilan Amurka hadarin fuskantar kisan gilla Yarima mai jiran gado na Saudiyya, Mohammed bin Salman ya bayyana wa
Yarima mai jiran gado na Saudiyya Mohammad Bin Salman ya bayyana wa wakilan Amurka hadarin
Yahudawan sahayoniyya suna ci gaba da daukan matakin matsin lamba a bayan fage don ganin
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas suna ci gaba da arangama
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya ce makiya Iran suna kokarin
Rahotanni na cewa mayaƙa fiye da 100 sun riga mu gidan gaskiya sakamakon wani ƙazamin
Tsokacin kakakin dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar Hamas kan harin da kungiyar Hizbullah ta kai kan gidan fira ministan haramtacciyar kasar Isra'ila Benjamin Netanyahu Kakakin rundunar sojin Izzuddeen Al-Qassam
Kasar China ta zargin kasashen yammacin duniya da yin watsi da batun mayar da Gaza a matsayin wutar Jahannama ga rayayyu Kasar China ta yi Allah wadai da Amurka da
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa
Hamas ta ce Arewacin yankin Gaza na fuskantar manyan laifuffukan da suka kai na kisan kiyashi, da suka hada da kisa a fili, kashe fararen hula da gangan, kame, da
Kakakin majalisar dokokin Iran ya bukaci kasashen musulmi da su hada gwiwa domin daukar matakan kakaba wa Haramtacciyar Kasar Isra’ila takunkumin tattalin arziki da kuma katse muhimman hanyoyin rayuwa ga
Kwamishinan kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, ya yi kira da a gaggauta gudanar da bincike kan wani harin da Isra’ila ta kai kusa da wani