The latest news and topic in this categories.
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun sanar da harin kan birnin Tel Aviv na haramtacciyar kasar Isra'ila da makamai masu linzami Dakarun Izzuddeen Al-Qassam bangaren sojin kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas sun
Rashin amincewar kasashen Musulmi da tofin Allah tsine daga Majalisar Dinkin Duniya da kuma sukar Amurka kan kutse yahudawan sahayoniyya cikin Masallacin Aqsa Amurka ta soki kutsen da yahudawan sahayoniyya
Shugaban Majalisar Shawara ta Musulunci ta Iran ya yi kira ga kwamitin sulhun Majalisar Dinkin Duniya da ya dauki matakin dakatar da laifuffukan da gwamnatin haramtaciyar kasar Isra'ila ke yi
Wani bincike da kwararru kan harkokin kiwon lafiya na yahudawan Isra'ila suka gudanar ya nuna
Isra'ilawa 'yan kama-wuri-zauna ciki har da ministoci biyu sun kutsa cikin harbar Masallacin Birnin Kudus
Sakamakon sauyin yanayi an samu ambaliyar da ta shafi sama da mutum 700,000 a ƙasashen
A wata tattaunawa ta wayar tarho, sakatarebn harkokin tsaron Amurka ya zanta da ministan yakin
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na