The latest news and topic in this categories.
Jamhuriyar Musulinci ta Iran, ta yi Allah-wadai da kakkausar murya da kutsen wasu miniscocin Isra’ila a masallacin Kudus. Da yake sanar da hakan kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar ta Iran
Kwamandan dakarun kai daukin gaggawa ya bayyana matsayinsa na shiga cikin tattaunawar kasar Switzerland don kawo karshen yaki a Sudan Kwamandan Rundunar kai daukin gaggawa ta Rapid Support Forces ta
Rundunar sojin Amurka ta kai hare-hare kan garuruwa da kauyuka a yankin Deir ez-Zor da ke gabashin kasar Siriya Sojojin mamayar Amurka sun kaddamar da wasu jerin kazaman hare-haren wuce
Rundunar sojin Amurka ta kai hare-hare kan garuruwa da kauyuka a yankin Deir ez-Zor da
Dakarun Izzuddeen Al-Qassam sun sanar da harin kan birnin Tel Aviv na haramtacciyar kasar Isra'ila
Rashin amincewar kasashen Musulmi da tofin Allah tsine daga Majalisar Dinkin Duniya da kuma sukar
Shugaban Majalisar Shawara ta Musulunci ta Iran ya yi kira ga kwamitin sulhun Majalisar Dinkin
Ministan harkokin wajen kasar Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce, farmakin Guguwar
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula
Mataimakin shugaban kasar Kenya da aka kora na fargabar tsaron lafiyarsa bayan an janye jami'an tsaronsa Hambararren mataimakin shugaban kasar Kenya, Rigathi Gachagwa, ya tabbatar a ranar Lahadin da ta
Shugaban majalisar dokokin Iran ya ce: Ya kamata kasashen Turai da sauran masu yin da'awar banza su sani cewa tsibiran Bu Musa da Greater Tunb da Karamin Tunb wasu sassa
Kungiyar Hezbollah ta kaddamar da wasu jerin hare-haren makami mai linzami fiye da 200 a cikin kasa da sa’oi 24 da suka gabata a kan birnin Haifa da wasu yankunan