The latest news and topic in this categories.
Jakadan kasar Iran kuma wakilin din din din a Majalisar Dinkin Duniya ya bayyana a cikin wata wasika da ya aike wa kwamitin sulhun yana yin watsi da zargin da
Gidan radiyon yahudawan sahyoniya ya yarda cewa bayan kisan gillar da aka yi wa Shahidi Haniyyah a birnin Tehran, yahudawan sahyuniya suna jiran martani kan wannan farmaki na kisan gilla.
Imam Khamenei ya mika godiyarsa ga 'yan wasan kasar Iran da shuwagabannin kungiyoyi da masu horar da 'yan wasa a cikin sakon da ya aike ga tawagar Iran da ta
Ministan Tsaro na Iran ya bayyana cewa: Daya daga cikin abubuwan da kasarsa ta sanya
Kungiyar Hizbullah ta nuna faifan bidiyon yadda ta kai hare-hare kan wuraren na'urorin sojin h.k.Isra'ila
Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hamas ta bayyana cewa: Kisan gillar da aka yi wa shahidi
Bunkasar kasuwanci tsakanin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da kasashen nahiyar Afirka ya kai na kudi
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki