The latest news and topic in this categories.
Majalisar dokokin kasar Pakistan ta amince da guduri wanda yayi allawadai da HKI kan kissan da ta yiwa shugaban kungiyar Hamas Isma'ila Haniyya a masaukinsa dake nan birnin Tehran. Kamfanin
Gwamnatin Amurka ta kara tura wasu Karin makamai zuwa HKI don kareta daga daga duk wata barazana bayan kisan da ta yiwa shugaban kungiyar Hamas Isma'ila Haniyya a birnin Tehran.
Duk tare da 'dokar hana fita' na sa'o'ii 24 a jihar Jigawa, wanda gwamnatin jihar ta kafa wasu matasa sun fito kan tituna suna zanga zanga a wasu anguwanni a
Rahotannin da suke fitowa daga kasar ta Nigeria sun ambaci cewa; a wasu jahohin da
Bayan gushewar kwanaki 300 daga “Guguwar Aqsa” ‘yan gwgawarmaya daga Gaza, sun kai hari mafi
Shugaban jami’in diplomasiyyar Iran Ali Bakiri Kani wanda ya tattauna ta wayar tarho da ministan
Fadar shugaban kasar Venezuela ta yi watsi da maganganun ministan harkokin wajen Amurka Anthony Blinken
Janar Salami wanda shi ne kwamandan dakarun kare juyin juya halin musulunci na Iran ya
Yemen ta yi barazanar killace babbar tashar jiragen ruwan Haifa ta Isra’ila, tare da gargadin cewa jiragen ruwa da ke tafiya a can. "Dukkan kamfanonin da jiragensu ke nan ko
Kasashen duniya 22 sun bukaci Isra’ila da ta gaggauta dawo da cikakken tallafin da take baiwa zirin Gaza. Tireloli tara na taimakon jin kai na Majalisar Dinkin Duniya ne aka
Gwamnatin HKI ta bude kofofin shigar kayakin Agaji zuwa cikin zirin Gaza bayan takurawan kasashen duniya daga ciki har da kawayen ta kan cewa ba zasu iya ci gaba da
Shugaban kasar Lebanon Josept Aoun ya bayyana cewa gwamnatinsa tana son ta maida makamai a kasar Lebanon karkashin ikon hukuma kadai. Aoun ya ce kungiyar Hizbullah tana iya shiga harkokin
Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sayyid Na'im Kasim a wani jawabinda da ya gabatar don tunawa da cika shekara guda da shahadar shugaban kasar Iran Sayyid Ibrahim Ra'isi da
Mataimakin ministan harkokin wajen kasar Iran Majid Takht Rvanchi ya bayyana cewa a duk lokacinda gwamnatin Amurka ta gabatar da dakatar da tache makamacin Uranium a cikin Iran tattaunawar ba