The latest news and topic in this categories.
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya bukaci taron gaggawa na kungiyar kasashen musulmi ta OIC don tattauna dangane da kissan shugaban kungiyar Hamas Isma'ila Haniyya a
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya zanta ta wayar tarho tare da tokwaransa na kasar Turkiya Hakan Fidan dangane da shahadin shugaban kungiyar Hamas Isma'ila Haniya
Kwamitin tsaro na MDD ya yi allawadai da kissan da aka yiwa shugaban bangaren siyasa na kungiyar Hamas Isma'ila Haniya a birnin Tehran. Kamfanin dillancin labaran IP na kasar Iran
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya bukaci taron gaggawa na kungiyar
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bakiri Kani ya zanta ta wayar tarho tare
Kwamitin tsaro na MDD ya yi allawadai da kissan da aka yiwa shugaban bangaren siyasa
Shugaban kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon Sayyid Hassan Nasarallah, a jawabin da ya gabatar a
Kasashen Iran da kuma Jamhuriyar Nijar, sun kudiri anniyar karfafa alakar dake a tsakaninsu a
A gobe Talata 22 ga watan Oktoba ne za a bude taron kungiyar “BRICKS” a matakin shugabbin kasashen membobi a birnin Kazan na kasar Rasha. Shugaban kasar Iran Mas’ud Fizishkiyan
Hukumar Lafiya ta duniya w.h.o ta bayyana Masar a matsayin kasar da ta kawo karshen zazzabin cizon sauro, tare da bayyana hakan a matsayin tarihi. Kasar Masar ta yi dubban
Kamfanin dillancin labarun “Irna” ya nakalto cewa; A yau Lahadi kadai,yahudawan sahayoniya da sun kai 500 sun kutsa cikin harabar masallacin Kudus a daidai lokacin da suke yin bikin Edinsu
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na