The latest news and topic in this categories.
Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya yi rantsuwar kamai aiki a gaban majalisar dokokin kasar, a bikin da aka shirya tare da halartar manyan baki da yammacin yau Talata. Bayan shan
Gwamnatin Aljeriya ta sanar da janyewar jakadanta a Faransa nan take. Ma'aikatar harkokin wajen kasar a cikin wata sanarwa da kamfanin dilancin labaren APS ya rawaito, ta ce daga yau
An samu kyautatuwar alaka da dawo da dangantakar diflomasiya tsakanin kasashen Iran da Gambiya A jiya litinin ne mai kula da ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Ali Baqiri ya karbi
An samu kyautatuwar alaka da dawo da dangantakar diflomasiya tsakanin kasashen Iran da Gambiya A
Zababben shugaban kasar Iran ya jaddada bukatar karfafa alakar tattalin arziki tsakanin Iran da Afirka
Majalisar Dinkin Duniya ta ce: Zirin Gaza na cikin wani mummunan yanayi ta fuskar cututtuka,
Babban sakataren Majalisar Dinkin Duniya ya taya zababben shugaban kasar Iran murna tare da bayyana
Shugaban kasar Iran ya jaddada cewa: Ci gaba da taimakawa 'yan gwagwarmaya na daya daga
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen