The latest news and topic in this categories.
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeskiyan ya nada Muhammad Reza Arifi a matsayin mataimakin shugaban kasa na farko. Kamfanin dillancin labaran Irna na kasar Iran ya nakalto majiyar ofishin shugaban kasar
Mukaddashin shugaban kasar Iran, ko shugaban kasar riko na gwamnatin marigayi ra'isi, Muhammad Mukhbir ya mika ofishin shugaban kasa ga sabon shugaban kasa Masoud Pezeskiyan, bayan da aka kammala bikin
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya amince da Masoud Pezeshkian a matsayin sabon shugaban kasar Iran. A wani bikin da aka gudanar kuma aka watsa kai
Jagoran juyin juya halin Musulunci Ayatullah Sayyid Ali Khamenei ya amince da Masoud Pezeshkian a
Har yanzu Moscow ba ta ga wani mataki na gaske da zai kawo karshen zubar
Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Iran Ali Bagheri Kani ya ce matakin “siyasa” da Jamus ta
Sojojin Isra'ila sun kashe ƙarin Falasɗinawa 41 a hare-hare da suka kai a Gaza, abin
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran Ali Bagheri Kani ya bayyana a ranar Asabar din
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen