The latest news and topic in this categories.
Yau Talata, 10 ga watan Muharam, al'ummar musulmin Shi’a na gudanar da juyayi na tunawa da zagayowar ranar Ashura, ta tunawa da ranar shahadar jikan manzon Allah Muhammad (SAW) cewa
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da shugaban majalisar dinkin duniya a birnin New York, inda suka tattauna abubuwan da ke faruwa a zirin Gaza da ke fama
Rahoton Hukumar (NBS), ya bayyana cewar hauhawar farashin kayayyaki ya ƙaru zuwa kashi 34.19 a watan Yuni. Wannan ya nuna ƙaruwar hauhawar farashi sosai idan aka kwatanta da watannin baya.
Rahoton Hukumar (NBS), ya bayyana cewar hauhawar farashin kayayyaki ya ƙaru zuwa kashi 34.19 a
Tawagogin da suka fito daga manyan kungiyoyin Falasdinawa biyu, wato kungiyar gwagwarmaya ta Hamas da
Ma'aikatar lafiya a Gaza ta ce akalla mutane 38,584 ne suka mutu a yakin da
A wani yunkuri na shawo kan matsalar karancin abinci, gwamnatin tarayya ta kaddamar da rabon
Ministan kuɗi na ƙasar ya bayyana farin cikinsa da tallafin, wanda ya ce zai inganta
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game