The latest news and topic in this categories.
Iaran ta yi da allawadai da harin ta’addancin da ya auku kan masu zaman makokin Imam Hussain (AS), a binrin Muscat na masarautar Omman. Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar ne
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake ciki a Gaza, yana mai cewa "babu wani tudun-mun-tsira" a baki dayan Zirin. " bala'in
Shugaban Rwanda Paul Kagame ya lashe zaben shugabancin kasar da da kashi 99,15% na jimillar kuri’un da aka kada, abin da ya share masa hanyar ci gaba da mulkin kasar
Iaran ta yi da allawadai da harin ta’addancin da ya auku kan masu zaman makokin
Sakatare Janar na MDD, Antonio Guterres ya bayyana matukar damuwa game da halin da ake
Shugaban Rwanda Paul Kagame ya lashe zaben shugabancin kasar da da kashi 99,15% na jimillar
Yau Talata, 10 ga watan Muharam, al'ummar musulmin Shi’a na gudanar da juyayi na tunawa
Mukaddashin ministan harkokin wajen kasar Iran ya gana da shugaban majalisar dinkin duniya a birnin
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya bayyana sakon kasarsa da cewa na yada zaman lafiya da kyautata dangantaka da dukkanin kasashe musamman ma makwabta. Pezeshkian wanda ya isa Kazan bisa
Hamas ta ce Arewacin yankin Gaza na fuskantar manyan laifuffukan da suka kai na kisan kiyashi, da suka hada da kisa a fili, kashe fararen hula da gangan, kame, da
Kakakin majalisar dokokin Iran ya bukaci kasashen musulmi da su hada gwiwa domin daukar matakan kakaba wa Haramtacciyar Kasar Isra’ila takunkumin tattalin arziki da kuma katse muhimman hanyoyin rayuwa ga
Kwamishinan kare hakkin bil adama na Majalisar Dinkin Duniya, Volker Turk, ya yi kira da a gaggauta gudanar da bincike kan wani harin da Isra’ila ta kai kusa da wani
Wasu daga cikin hotunan da jami'an leken asiri na sojin Isra'ila suka amince a buga a wannan Talata, game da harin da Hizbullah ta kai a kan gidan Benjamin Netanyahu,
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne