The latest news and topic in this categories.
Sanata Bernie Sanders ya yi kira ga al'ummar Amurka da kada su bari guguwar yaƙin neman zaɓen shugaban ƙasar ta kawar da hankulansu daga babban bala'in da ke faruwa a
An dakatar da tattaunawar tsagaita bude wuta a Gaza har sai lokacin da Isra'ila ta nuna da gaske take yi wajen cimma yarjejeniya, kamar yadda wasu majiyoyi biyu na Masar
Jami'an tsaron kasar Iran sun yi nasarar cafke madugun 'yan ta'addan birnin Kerman na kasar Iran a wajen kasar A cikin wata sanarwa da ma'aikatar tsaron kasar Iran ta fitar
An yi yunkurin halaka tsohon shugaban kasar Amurka Donald Trump ta hanyar harbinsa da bindiga
Babban sakataren kungiyar Hizbullahi ya jaddada cewa: Za a kawo karshen yakin Ambaliyar Al-Aqsayayin da
Wata kasar Larabawa ta sayi tauraron dan adam na leken asiri kirar haramtacciyar kasar Isra'ila
Kasar Saudiyya ta jaddada matsayinta na yin watsi da kalaman masu tsattsauran ra'ayin sahayoniyyanci game da korar Falasdinawa daga muhallinsu Saudiyya ta jaddada cewa: Tana yi watsi da kalaman masu
Kungiyar Tarayyar Afirka ta bayyana cewa: Sudan ce kasar da aka fi fama da matsalar jin kai a duniya A zaman tattaunawa da Kungiyar Tarayyar Afirka ta gudanar ta bayyana
Assalamu alaikum masu sauraro barkammu da warhaka. Sharhin bayan labarammu zai yi magana ne dangane da barazanar shugaban kasar Amurka ga JMI "Ko ta yarda da ta zauna kan teburin
Kungiyoyin da suke dauke da makamai sun kashe fararen hular da ba su gaza 55 ba a wani hari da su ka kai wa wasu kauyuka da sansanin ‘yan hijira
Da marecen jiya Litinin ne aka yi tattaunawa ta wayar tarho a tsakin ministocin harkokin wajen Iran da na Saudiyya akan shirin Donald Trump na korar Falsdinawa daga Gaza,inda kasashen
Kafafen watsa labarun HKI sun ce; Barazanar da ake yi wa kungiyar Hamas ba ta wani tasiri a gare ta. Kafafen watsa labarun na HKI suna yin tambaya akan yadda