The latest news and topic in this categories.
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon sun kai gagarumin hare hare kan waurare da dama a kan HKI bayan da ta kashe daya daga cikin kwamandojojin kungiyar a kudancin kasar.
Kungiyar kasashen larabawa ta bukaci tawagar kasashen a babban zauren MDD ta fara aiki don ganin an dakatar da HKI daga halattar tarurrukan majalisar. Kamfanin dillancin labaran WAFA ta Falasdinawa
Jagoran juyin juya halin musulunci Imam Ayatullahi Sayyid Aliyuul Khaminae, ya fito da sanyin safiyar yau Jumma'a inda ya kada kuri'arsa a zaben shugaban kasa zagaye na biyu a nan
Isra’ila ta ci gaba da kai hare-hare cikin dare a Gaza duk da rahotannin yunkurin
Kungiyar hadakar kasashen nan uku na Sahel da ake kira (AES), a takaice, za ta
Sanata Fatima Payman, yar siyasar da ta fara saka hijabi a Australia, ta fita daga
Kasashe mambobin kungiyar hadin guiwa ta Shanghai, sun yi kakkausar suka ga matakan da suka
Tsohon shugaban majalisar tsaron cikin gida ta HKI Yakub Amidor ya bayyana cewa; Za a dauki lokaci mai tsawo Hizbullah tana cigaba da harba makamai masu linzami, domin babu wanda
A sanarwar da dakarun Hizbullah su ka fitar sun bayyana cewa da marecen jiya Lahadi sun kai hare-hare har sau 9, daga ciki har da kakkabo jirgin sama maras matuki
Kungiyar Hizbullahi tana ci gaba da harba makamai masu tada gobara a arewacin Isra'ila tare da jefa bama-bamai kan birnin Haifa Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Hizbullah ta kasar Lebanon na
'Yan gwagwarmayar Iraki sun kai hari kan sansanin sojin haramtacciyar kasar Isra'ila a kwarin Jordan da tuddan Golan da aka mamaye 'Yan gwagwarmayar kasar Iraki sun sanar da cewa: Mayakanta
Rundunar sojin Isra'ila ta sanar da halakar kwamandan runduna ta 401 ta Isra'ila a wani harin kwantan bauna da aka kai musu a Gaza Kafofin watsa labaran haramtacciyar kasar Isra'ila
Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Kisan kare dangi da gwamnatin Isra'ila ta yi a Gaza ya tabbatar da kawo karshen tsarin duniya Jami'ar Majalisar Dinkin Duniya mai kula