The latest news and topic in this categories.
A Mauritami 'yan takara bakwai ne suka fafata a zaben shugaban kasar da aka kada kuri’arsa yau Asabar. Daga cikin ‘yan takaran har da Shugaba Mohamed Ould Ghazouani mai barin
Ministan harkokin wajen kasar Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya bayyana yadda alakar da ke tsakanin Jamhuriyar Musulunci ta Iran da Saudiya take ci gaba da kara bunkasa
Sojojin Isra'ila sun sake kutsawa cikin yankuna biyu na arewaci da kudancin Gaza, kuma jami'an kiwon lafiyar Falasdinu sun ce harin tankokin yaki a Rafah ya kashe akalla mutum 11.
Sojojin Isra'ila sun sake kutsawa cikin yankuna biyu na arewaci da kudancin Gaza, kuma jami'an
Yahudawa 'yan kama waje zauna na Isra'ila sun kona filayen noma na Falasdinawa da ke
A kasar Iran za a gudanar da zaben shugaban kasa zagaye na biyu bayan da
Kafofin yada labarai na yanki da na kasa da kasa sun ba da labarin da
Zaben shugaban kasa da aka gudanar a kasar Iran a jiya Juma'a ya samu fitowar
Kasar Aljeriya ta yi marhabin da shirin Iran na gudanar da taron kungiyar hadin kan kasashen musulmi ta OIC a zirin Gaza, wanda shugaban na Amurka ya ce yana son
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Lebanon ta sanar da cewa tawagogin kasashe 79 za su halarci bikin tunawa da marigayi babban sakataren kungiyar Sayyid Hassan Nasrallah da kuma shugaban majalisar
Iraniyawa mazauna kasar Burkina Faso sun gudanar da bukukuwan murnar cika shekaru 46 da samun nasarar juyin juya halin Musulunci a birnin Ouagadougou. A wannan karon, kasashen biyu sun daukaka
Jaridar Daily Telegraph ta watsa labarin cewa: Shugabannin Iran sun bukaci Jagoran juyin juya halin Musulunci Sayyid Khamenei da ya janye fatawarsa kan haramcin mallakar makamin nukiliya Jaridar Daily Telegraph
Majalisar Dinkin Duniya ta bayyana cewa: Sake gina Gaza na bukatar kudi sama da dala biliyan 53 Wani kiyasi na Majalisar Dinkin Duniya ya fada a ranar Talata cewa: Sake
Kungiyar Hamas ta sha alwashin dakile shirin shugaban Amurka Trump na neman tilastawa Falasdina gudun hijira daga Zirin Gaza Kungiyar Hamas ta lashi takobin dakile shirin shugaban Amurka Donald Trump