The latest news and topic in this categories.
Hukumar da take kula da harkokin kasuwanci a kasar Birtaniya ta sanar da cewa; jirgin kasar na kasuwanci ya nutse a cikin ruwan tekun "Red-Sea". Hukumar ta kasar Birtaniya ta
Jakadan na Jamhuriyar musulunci ta Iran a kasar Saudiyya Ali Riza Inayati ya fada wa jairdar " Indpendent Arabiya" cewa: Iraniyan da adadinsu ya kai 90,000 sun yi aikin haji
Ministan harkokin wajen kasar Iran na rikon kwarya Ali Bagheri Kani ya ce kamata ya yi kasashen Iran da Rasha su karfafa hadin gwiwa bisa manyan tsare-tsare kan abubuwan da
Kungiyar gwagwarmayar Hizbullah ta kasar Labanon ta fitar da bidiyo na wani jirgi mara matuki
Wasu gungun dalibai daga jami'ar Stanford ta Amurka dauke da tutocin Falasdinu, sun bayyana goyon
Ma'aikatar lafiya ta Falasdinu ta sanar da sabuwar kididdigar shahidan Zirin Gaza tare da bayyana
Kungiyar Taliban ta ce Amurka ta cire tallafin dala miliyan 10 ga duk wanda ya bayar da bayanai kan Sirajuddin Haqqani, mataimakin shugaban kungiyar kuma ministan harkokin cikin gida. A
Kamfanin dillancin labarun “al-Somariyya News” ya ambato jagoran ‘yan hamayyar siyasa na kasar Turkiya Uzgor Auzal yana fadin cewa: A daren jiya juma’a adadin wadanda su ka fito Zanga-zangar nuna
Jaridar HKI ta “Haaretz” ta buga wani labari da yake cewa, sojojin HKI suna shirin kai wa Gaza gagarumin hari ta kasa bisa cikakken goyon bayan Donald Trump na Amurka.
Kamfanin dillancin labarun “Anatoli” na Turkiya ya ambato cewa; Ministan harkokin cikin gida na Jamhuriyar Nijar Mohamed Toumba ne ya bayar da labarin cewa, mutane da dama sun kwanta dama
A bayan wata hira da tashar talabijin din, manzon musamman na Amurka a yankin gabas ta tsakiya Steve Witkoff ya rubuta a shafinsa na; X cewa; Sakon da Trump ya
A ci gaba da shimfida ikonsu da suke yi a cikin birnin Khartum, sojojin Sudan sun kwace iko da babban bankin kasar, kwana daya bayan da su ka kori dakarun