The latest news and topic in this categories.
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran, Imam Aya. Sayyid Aliyul Khaminaee ya bukaci mutanen kasar wadanda suka cancanci kada kuri’a su fito kwansu da kwarkwatansu don zaben shugaban
Jami’an tsaro na kan iyaka a nan Iran sun bada sanarwan kashe yayan wata kungiyar yan ta’adda guda biyu a lardin Sistan Baluchestan a yaum Asabar, sun kuma kama wani
Wani jami’in hukumar kare hakkin bil’adama a kasar Iran ya bada labarin sakin Hamid Nouri daga gidan yari a kasar Sweden Tashar talabijin ta Presstv a nan Tehran ta nakalto
Jagoran juyin juya halin musulunci a nan Iran, Imam Aya. Sayyid Aliyul Khaminaee ya bukaci
Jami’an tsaro na kan iyaka a nan Iran sun bada sanarwan kashe yayan wata kungiyar
Wani jami’in hukumar kare hakkin bil’adama a kasar Iran ya bada labarin sakin Hamid Nouri
A yau Asabar ce musulmi mahajjata suka kammala tsayuwar a Arafa, wanda ya kasance rukuni
Mayakan kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon a ci gaba da maida martani kan HKI a
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da