The latest news and topic in this categories.
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila' tana aikata munanan laifuka a kan fursunonin Falasdinawa da take tsare da su Ma'aikatar kula da fursunonin Falasdinu ta yi Allah wadai da munanan laifukan da
Kazamin fada tsakanin sojojin Sudan da Dakarun kai daukin gaggawan kasar ya janyo hasarar rayuka da raunata mutane masu yawa a birnin Al- Fasher fadar mulkin jihar Darfur ta Arewa
Gwamnatin mulkin soji ta Burkina Faso za ta ci gaba da mulki har nan da shekaru biyar masu zuwa bayan mahalarta taro kan makomar kasar sun bayar da shawarar komawa
Gwamnatin mulkin soji ta Burkina Faso za ta ci gaba da mulki har nan da
Ministan harkokin wajen kasar Denmark, ya bukaci Isra'ila data kawo karshen aikin soji a binrin
Kungiyar gwagwarmayar Falasdinawa ta Hamas ta sanar da kashewa, da raunatawa, da kuma kame wasu
Madugun 'Yan adawa a Isra'ila, ya ce firaministan kasar Benjamin Netanyahu, da mukarabansa mutane ne
Rahotani daga Gaza na cewa ana sa ran kimanin motocin Agaji 200 su shiga yankin
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game