The latest news and topic in this categories.
Jiragen saman yakin gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila sun kai wasu hare-haren wuce gona da iri kan wasu garuruwan kudancin kasar Lebanon Kamfanin dillancin labaran Falasdinu na "Wafa" ya watsa rahoton
Kasar Tanzaniya ta mika sakon ta'aziyyarta ga gwamnati da al'ummar Iran kan shahadar shugaba Sayyid Ibrahim Ra'isi da mukarrabansa Shugabar kasar Tanzaniya Samia Hassan ta bayyana matukar jajenta da alhininta
Kwamitin sojoji masu binciken dalilan faduwar jirgin shugaban kasa a ranar Lahadi 19 ga watan mayu da muke ciki ya bada rahotansa na farko dangane da dalilan faduwar jirgin. Kamfanin
Kwamitin sojoji masu binciken dalilan faduwar jirgin shugaban kasa a ranar Lahadi 19 ga watan
Sanata Rand Paul mai wakiltan Jihar Kentucky a kasar Amurka ya bayyana cewa takunkuman tattalin
Kungiyar Hizbullah a kasar Lebanon ta bada sanarwan cilla makamai masu linzami samfurin katusha kan
Kungiyoyin kare hakkin bil’adama, da na lauyoyi da kuma masu ayyukan jinkai fiye da 100
Turkiya: Amincewa Da Kasar Falasdinu A Matsyin Yentacciyar Kasa Zai Kara Maida HKI Saniyar Ware
Kamfanin Matatar Man Dangote ta ce za ta janye ƙarar da ta shigar na neman diyyar Naira biliyan 100 daga hukumar kula da kasuwancin man fetur kan dambarwar shigo da
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa: Babban fifikonta shi ne samar da zaman lafiya da kwanciyar hankali a yankin Gabas ta Tsakiya Kakakin ma'aikatar harkokin wajen kasar Iran Isma'il
Falasdinawa akalla 10 ne suka yi shahada wasu 30 kuma suka samu raunuka a harin da sojojin mamaya suka kai kan wata makaranta a sansanin Jabaliya Falasdinawa 10 ne suka
Sojojin yahudawan sahayoniyya sun gudanar da wani sabon kisan kiyashi a yankin Gaza ta hanyar kaddamar da hare-haren wuce gona da iri Rahotonni sun bayyana cewa: Fararen hula da dama
Kungiyar Jihadul- Islami ta musanta kashe babban sakatarenta Ziyad al-Nakhalah a kasar Siriya Kungiyar gwagwarmayar Musulunci ta Jihadul-Islami ta Falastinu ta yi kakkausar suka tare da musanta abin da wasu
Shugabannin kasashen Somaliya da Djibouti sun tattauna kan makomar tawagar Tarayyar Afirka a Somaliya Shugaban kasar Djibouti Isma'il Omar Guelleh ya tattauna da takwaransa na Somaliya Hassan Sheikh Mohamud, game