The latest news and topic in this categories.
Kungiyar tarayyar Afrika ta mika sakon ta'aziyyarta ga Iran, game da rasuwar shugaban kasar Ibrahim Ra'isi da kuma mukarabansa sakamakon hatsarin jirgin sama mai saukar ungulu. A cikin wata sanarwa
Al'ummar duniya na ci gaba da bayyana goyon bayansu ga kotun hukunta manyan laifuka ta kasa da kasa (ICC) bayan da mai gabatar da kara na kotun, Karim Khan, ya
Shugaban Majalisar Tsaron kasa ta Nijar, Birgediya Janar Abdourrahmane Tiani ya gabatar, ya jajantawa gwamnati da kuma al'ummar Iran bayan rasuwar shugaba Ebrahim Ra'isi. Bismillahir Rahmanir Rahim lnna Lillahi wa
Kungiyar tarayyar Afrika ta mika sakon ta'aziyyarta ga Iran, game da rasuwar shugaban kasar Ibrahim
Al'ummar duniya na ci gaba da bayyana goyon bayansu ga kotun hukunta manyan laifuka ta
Shugaban Majalisar Tsaron kasa ta Nijar, Birgediya Janar Abdourrahmane Tiani ya gabatar, ya jajantawa gwamnati
A Iran, miliyoyin mutane ne suka halarci jana'izar shugaban kasar Iran Ebrahim Raeisi da mukarabansa
Gwamnatin haramtacciyar kasar Isra'ila ta kore hannunta a hatsarin jirgin saman shugaban kasar Iran Sayyid
Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya yi gargadin cewa duk wani harin da Isra'ila za ta kai wa kasar zai fuskanci martanin da ya dace. Shugaban ya bayyana hakan ne
Shugabannnin kasashe mambobin BRICS, na isa kasar Rasha domin halartar taron kungiyar karo na 16 a binrin Kazan. Shugaban kasar Iran Masoud Pezeshkian ya isa birnin na Kazan na kasar
Kungiyar Hizbullah ta kasar Lebanon ta ce ita ce ta kai harin jirgi maras matuki kan gidan shakatawa na firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu a makon da ya gabata, kamar yadda
Ministan harkokin wajen kasar Iran Abbas Araghchi ya gargadi gwamnatin sahyoniyawa game da yin duk wani gigi na yin shsihigi a kan tashoshin nukiliyarta, yana mai jaddada cewa Jamhuriyar Musulunci
Hezbollah ta sanar a yau Talata cewa ta kaddamar da jerin hare-hare da mayakanta suka kai kan sojojin mamamya na Haramtacciyar Kasar Isra’ila, domin nuna goyon baya ga al'ummar Palastinawa
Shugaban kasar Tunusiya Kais Saied ya tabbatar a wannan Talata cewa kasarsa na tare da gwagwarmaya da tsayin daka na al'ummar Palasdinu da Lebanon, yana mai jaddada cewa mu'amala da