Amurka Ta Kakaba Wa Kungiyar “Sarayal-Mukhtar” Ta Kasar Bahrain Takunkumi
2020-12-16 08:54:07

Amurka Ta Kakaba Wa Kungiyar “Sarayal-Mukhtar” Ta Kasar Bahrain Takunkumi
Tashar talabijin din ‘almayadeen’ ta bayar da labarin
da yake cewa; Baitul-malin kasar Amurka ya sanar da takunkumi akan kungiyar ‘Sarayal-Mukhtar”
ta kasar Bahrain.
Rahoton Baitul-malin kasar Amurkan ya bayyana kungiyar
a matsayin barazanar tsaron kasar, tare da bayyana matakin da cewa sako ne mai karfi
zuwa ga Iran.
Sakataren harkokin wajen Amurka Mike Pempeo ya riya cewa kasar tasa ba za ta bari kungiyoyi
masu alaka da Iran su ci gaba da zama barazana ga Amurkan ba.
013
Comments(0)
Success!
Error! Error occured!