Shugaban Kasar Ghana Akufo-Addo Ya Ce; Zai Karbi Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Da Za A Yi A Ranar Litinin Mai Zuwa
2020-12-05 20:08:30

Shugaban Kasar Ghana Akufo-Addo Ya Ce; Zai Karbi Sakamakon Zaben Shugaban Kasar Da Za A Yi A Ranar Litinin Mai Zuwa
Shugaban
kasar ta Ghna Addo Dankwa Akufo-Addo ya jaddada azamarsa ta ganin an gudanar da
zabe cikin kwanciyar hankali, sannan kuma zai karbi sakamakon zaben a duk yadda
ya zo.
A jiya juma’a ne dai shugaban kasar
na Ghana ya bayyana hakan a lokacin da yake gabatar da jawabi akan cimma
yarjejeniyar zaman lafiya ta 2020 wacce aka yi a Hotel din Movenpick a birnin Accra.
A ranar Litinin mai zuwa ne dai za
a yi zaben shugaban kasa a kasar Ghana.
013
Tags:
shugaban kasar ghana akufo-addo
zai karbi sakamakon zaben shugaban kasar
za a yi zaben shugaban kasa a kasar ghana
Comments(0)
Success!
Error! Error occured!